Hira da kakakin rundanar 'yan sanda ta jahar Gombe dawo da hana hawa babur

Apr 4, 2026 - 20:11
 0  21

Tattaunawarmu da Jami’in Hulda da Jama’a na Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe, CSP Buhari Abdullahi, kan batun dawo da dokar hana yawo da mashin daga misalin karfe 7:00pm zuwa 6:00am. Shirin ya yi duba kan dalilan daukar wannan mataki, wadanda wannan doka bata shafaba, da kuma rawar da al’umma za ta taka wajen tabbatar da tsaro da zaman lafiya a jihar.

What's Your Reaction?

Like Like 3
Dislike Dislike 0
Love Love 0
Funny Funny 0
Angry Angry 0
Sad Sad 0
Wow Wow 0